Notice: Function _load_textdomain_just_in_time was called incorrectly. Translation loading for the td-cloud-library domain was triggered too early. This is usually an indicator for some code in the plugin or theme running too early. Translations should be loaded at the init action or later. Please see Debugging in WordPress for more information. (This message was added in version 6.7.0.) in /home/taskirac/public_html/wp-includes/functions.php on line 6131
ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya ta Karrama Asma’u Sadiq | Taskira Online Magazine
Thursday, February 12, 2026
HomeHausaƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya ta Karrama Asma'u Sadiq

ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya ta Karrama Asma’u Sadiq

A Daren lahadin da ta gabata ne ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya ta karrama fitacciyar mawakiyar gada wato Asma’u Sadiq (Baby Nice) saboda gudunmawar da take bayarwa a sana’arta ta waka. Alh. Abdullahi Yalwa Ajiyan Yawuri, wanda shine shugaban ƙungiyar , ya ce, ƙara buɗe kafafen yaɗa labarai kan ƙara samar da ci gaba a tsakanin al’umma.

Ajiyan Yawuri ya bayyana hakan ne, a yayin taron liyafar cin abinci da girmama wasu daga cikin kafafen yaɗa labarai da kuma wasu mawaƙa a Arewacin Najeriya, wanda ya gudana a ɗakin taro na Dabo TV Centre dake kan titin Jami ar Bayero ta Kano.

Asma’u Sadik wadda aka fi sani da (Baby Nice) ta godewa Allah da samun wannan karramawa, sannan ta yi wa wannan kungiya fatan alheri akan dukkan ayyukansu.

Asma’u Sadik (Baby Nice) shahararriyar mawakiyar gada, kuma yanzu haka itace, shugabar sashin shirye-shiryen tashar Dala FM Kano,

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

FOLLOW US:

6,985FansLike
1,458FollowersFollow
553SubscribersSubscribe

Most Popular