Notice: Function _load_textdomain_just_in_time was called incorrectly. Translation loading for the td-cloud-library domain was triggered too early. This is usually an indicator for some code in the plugin or theme running too early. Translations should be loaded at the init action or later. Please see Debugging in WordPress for more information. (This message was added in version 6.7.0.) in /home/taskirac/public_html/wp-includes/functions.php on line 6131
AN SAKO DALIBAN KURIGA DA AKA SACE A MAKARANTAR SU | Taskira Online Magazine
Thursday, February 12, 2026
HomeHausaAN SAKO DALIBAN KURIGA DA AKA SACE A MAKARANTAR SU

AN SAKO DALIBAN KURIGA DA AKA SACE A MAKARANTAR SU

Gwamnatin jihar Kaduna Arewa maso Yammacin Najeriya ta bayyana cewa an sako daliban nan mafi akasari kananan yara da aka yi garkuwa da su bayan kwashe su a kauyen Kuriga.

Gwamnan jihar Uba Sani ya bayyana haka avsakom da ya wallafa a shafinsa na Facebook ba tare bayanin akan ko an biya Kudin fansa ko ba’a biya ba, lokaci dai zai tabbatar mana da wannan.

Gwamnan ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mashawarci ma musamnan ga shugaban kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu saboda kwarewar da ya nuna ta jagorancin lamarin na tsaro.

VON

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

FOLLOW US:

6,985FansLike
1,458FollowersFollow
553SubscribersSubscribe

Most Popular